fidelitybank

Tinubu da Remi sun karbi bakwancin Asisat Oshoala

Date:

Shugaba Bola Tinubu da mai ɗakinsa, Remi Tinubu, sun karɓi bakwancin gwarzuwar kwallon kafa ta mata a Afrika Asisat Oshoala.

Tinubu da Remi, sun karɓi Asisat ne a gidansu da ke jihar Legas.

Oshoala ta sake lashe kyautar gwarzuwar kwallon kafa ta mata a Afrika na 2023, bayan ta doke waɗanda ta yi takara da su wanda suka haɗa da Thembi Kgatlana ‘yar kasar Afrika ta Kudu, wacce take taka leda a kungiyar Racing Louisville, da kuma Barbara Banda ‘yar kasar Zambia wadda ta ke taka leda a kungiyar Shanghai Shengli ta kasar sin.

Wannan shi ne karo na shida da Asisat Oshoala ta ke lashe kyautar, wadda take taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta mata.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp