fidelitybank

Tinubu da Peter Obi su bari na gaje kujerar Buhari a 2023 – Okotie

Date:

Wanda ya kafa Cocin Household of God, Chris Okotie, ya yi kira ga ‘yan takarar shugaban kasa na manyan jam’iyyun siyasa da su ba shi damar ya gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Da yake magana da manema labarai a ranar Lahadi, Okotie ya bukace su da su mara masa baya domin ya jagoranci gwamnatin wucin gadi.

Kiran nasa ya yi jawabi ne musamman ga Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), da Peter Obi, mai rike da tutar jam’iyyar Labour Party (LP).

“Ina so in yi kira ga dukkan ‘yan takarar shugaban kasa da su janye daga takarar su ba ni damar shiga a matsayin shugaban rikon kwarya,” in ji Okotie.

“Ina so in roki Asiwaju ya goyi bayan gwamnati ta don ci gaban kasa, kuma ina so in shaida wa Obi cewa tsarin da ya bullo da shi ba zai iya kai shi ko’ina ba, domin ba zai iya aiki a tsarin da muke da shi a yanzu ba. Duk ‘yan takarar shugaban kasa su goyi bayana don in gaji shugaba Buhari a matsayin shugaban riko.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp