fidelitybank

Tinubu da Biden sun shiga sawun masu faɗa aji a duniya

Date:

Mujallar Time ta Amurka ta sanya sunan zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu cikin jerin mutum 100 masu ƙarfin faɗa a ji a duniya a 2023.

Cikin manyan shahararrun duniya da suka sanya akwai shugaban Amurka Joe Biden.

Karanta Wannan: Tinubu na huta wa a ƙasar waje kafin a rantsar da shi – APC

An kuma sanya sunan ‘yan wasan ƙungiyar PSG Lionel Messi da Kylian Mbappe daga bangaren wasanni.

Mujallar ta ce Tinubu ya cancanci shiga cikin jerin ne saboda “ya lashe zaɓe a ƙasar da ta fi kowacce yawan jama’a a najhiyar Afrika wanda hakan ba abu bane mai sauƙi. Kuma ya kwashe kimanin shekara 20 yana ta shirya yadda zai kai ga wannan matsayi.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp