fidelitybank

Tinubu da Biden sun shiga sawun masu faɗa aji a duniya

Date:

Mujallar Time ta Amurka ta sanya sunan zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu cikin jerin mutum 100 masu ƙarfin faɗa a ji a duniya a 2023.

Cikin manyan shahararrun duniya da suka sanya akwai shugaban Amurka Joe Biden.

Karanta Wannan: Tinubu na huta wa a ƙasar waje kafin a rantsar da shi – APC

An kuma sanya sunan ‘yan wasan ƙungiyar PSG Lionel Messi da Kylian Mbappe daga bangaren wasanni.

Mujallar ta ce Tinubu ya cancanci shiga cikin jerin ne saboda “ya lashe zaɓe a ƙasar da ta fi kowacce yawan jama’a a najhiyar Afrika wanda hakan ba abu bane mai sauƙi. Kuma ya kwashe kimanin shekara 20 yana ta shirya yadda zai kai ga wannan matsayi.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp