fidelitybank

Tinubu da APC za mu sake haduwa a kotun koli – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya ce ya buƙaci lauyoyinsa su daukaka ƙara zuwa Kotun Koli.

Yayin da yake jawabi a taron manema labarai da jam’iyyarsa ta shirya kan hukuncin kotun sauraron ƙorafin zaɓe, Atiku ya ce “faɗan bai ƙare ba”.

Atiku ya ce ya je kotun ne bisa imanin samnun adalci. “A tarihin siyasata ina da yaƙini kan ɓangaren shari’ar ƙasarmu,” in ji shi.

“Tabbas ni ba baƙo ba ne a fannin shari’a, kuma zan iya cewa na san yadda tsarin ke aiki. Na daɗe ina gwagwarmaya a tsawon shekarun da na shafe a matsayin ɗan siyasa, kuma ina ganin zan iya dogara da ɓangaren shari’a wajen neman adalci.”

A ranar Laraba ne kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaɓen shugaban ƙasa ta yi watsi da ƙarar da Atiku da PDP da wasu jam’iyyun adawa suka shigar suna ƙalubalantar nasarar Shugaba Tinubu na APC.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp