fidelitybank

Tinubu da APC sun jefa ‘yan Najeriya cikin ukuba

Date:

Babbar jam`iyyar adawa a Najeriya, wato PDP ta zargi jam`iyyar APC mai mulki karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu da jefa al`ummar ƙasar cikin ukuba.

Jam`iyyar ta zargi shugaba Tinubu da gazawa wajen inganta rayuwar `yan Najeriya ciki har da janye tallafin man fetur da karya darajar naira da kuma gazawa wajen shawo kan kalubalen da kasar ke fuskanta ta fuskar tabarbarewar tsaro, lamarin da ya jefa al`ummar ƙasar cikin kunci.

A tattaunawarsa da BBC, mataimakin kakakin jam`iyyar PDP na kasa, Alhaji Ibrahim Abdullahi, ya ce lamarin ya jefa ƴan ƙasar fiye da mutum miliyan dari da hamsin cikin hali na yunwa a watanni biyun da suka wuce, wadda ta bayyana a matsayin sakamakon munanan manufofin gwamnatin shugaba Tinubu.

Sai dai APC ta musanta wannan zargin tana mai cewa adawa ce kawai daga jam’iyyar PDP.

Daraktan yada labarai na jam`iyyar APC, Bala Ibrahim, ya bayyana cewa PDP ɗin ce ta jefe Najeriya a mawuyacin halin da ake ciki tun asali.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp