fidelitybank

Tinubu ba ya bukatar sake gabatar da takardunsa ga INEC – Gwamnan Imo

Date:

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya mayar da martani kan shaidar takardun dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Tinubu, inda ya ce, idan har kundin tsarin hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ya kasance mai inganci kuma ya na rumbun ajiyarta, dan takarar baya bukatar sabon gabatar da takardunsa.

Gwamnan ya bayyana haka ne bayan ziyarar godiya da ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan amincewa da gudanar da bikin ranar sojoji a Owerri, yana mai cewa. hakan zai karfafa matakan da aka dauka a kasa na dakile ‘yan fashi da rashin tsaro a yankin da kuma aike da sako mai karfi ga masu aikata laifuka.

Tinubu ya nuna a cikin takardar rantsuwa da ya mika wa hukumar zaben cewa, bai halarci makarantun firamare da sakandare ba.

Sai dai tsohon gwamnan na Legas ya yi ikirarin cewa yana da digiri biyu a jami’o’in Amurka guda biyu, inda ya ce wasu da ba a san ko su wanene ba ne suka sace su a lokacin mulkin soja na shekarun 1990.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ĉ³ansanda sun kama Ĉ´an Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar Ĉ´ansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu Ĉ´an Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheĈ™a zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaĈ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunĈ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp