fidelitybank

Thiago Silva na shirin barin Chelsea

Date:

Tsohon dan wasan baya na Brazil, Thiago Silva na iya komawa tsohuwar kungiyarsa ta Fluminense.

Rahotanni sun bayyana cewa, kungiyar ta Brazil na shirin dawo da tsohon kyaftin din Paris Saint-Germain cikin tawagarta a kakar wasa ta 2024.

Silva dai ya koma Chelsea ne daga PSG kan cinikin kyauta a kakar wasa ta 2020 kuma ya taimaka wa kungiyar ta dauki kofuna uku har da gasar zakarun Turai.

Karanta Wannan:Arsenal na zawarcin Kante daga Chelsea
Silva, mai shekaru 38, kwanan nan ya rattaba hannu kan sabuwar kwangilar shekara guda a Stamford Bridge, wanda zai tsawaita zamansa a Landan har zuwa lokacin bazara na 2024.

Dan jarida dan kasar Chile Jose Tomas Fernandez Pumarino yanzu ya ruwaito cewa kungiyar ta Brazil na fatan zawarcin tsohon dan wasan bayan ya koma kasarsa idan kwantiraginsa da Chelsea ya kare a shekara mai zuwa.

Ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa: “Thiago Silva, tare da kwantiraginsa da Chelsea har zuwa karshen kakar wasa mai zuwa, yana daya daga cikin burin Fluminense na kakar wasa ta 2024 kuma tuni sun fara aiki kan tsarin da za su cimma yarjejeniyar sa hannu a watan Janairu ko Yuli.”

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp