fidelitybank

Thailand na zaman makokin kisan dalibai sama da 30

Date:

Ƙasar Thailand na zaman makoki bayan kashe aƙalla mutum talatin da takwas waɗanda akasarinsu yara ne waɗanda aka caccaka wa wuƙa da harbi da bindiga a wata makarantar renon yara a jiya Alhamis.

An yi ƙasa da tutocin ƙasar sannan kuma sarkin ƙasar da firaiminista duk za su kai ziyara ga iyalan waɗanda aka kashen a garin Utthai Sawan.

Ƴan sanda sun ce yara 23 da aka kashen dukkansu ba wanda ya wuce shekara biyar haka kuma maharin ya kashe har da wasu malaman makarantar.

Wanda ya kai harin tsohon ɗan sanda ne wanda ya fuskanci tuhume-tuhumen miyagun ƙwayoyi.

Ƴan sanda sun ce bayan aika-aikar da mutumin ya yi, sai ya tafi gida ya kashe matarsa da ɗansa sa’annan ya harbe kansa.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...
X whatsapp