fidelitybank

Ten Hag zai rage albashin sa ko da ya tsallake siradin Manchester United

Date:

Rahotanni na cewa mai horas da Manchester United, Erik ten Hag, zai rage albashi mai tsoka, har idan ya ci gaba da zama a kungiyar bayan karshen kakar wasa ta bana.

ESPN ta ba da rahoton cewa, Ten Hag zai rage albashi mai tsoka na kashi 25 a Old Trafford, sakamakon rashin nasarar da kungiyar ta yi na samun cancantar shiga gasar zakarun Turai.

Dan kasar Holland, wanda ya rattaba hannu kan kwantiragin shekaru uku da kungiyar, bayan ya koma Ajax a watan Mayun 2022, yana fuskantar matsin lamba tare da kungiyar tana matsayi na bakwai a kan teburi.

United tana matsayi na farko da maki 16.

Sai dai kawo yanzu, ‘Yan takarar masu son maye gurbin Ten Hag, sun hada da Gareth Southgate na Ingila, Thomas Tuchel na Bayern Munich, Roberto De Zerbi na Brighton, Thomas Frank na Brentford, da kuma Gary O’Neil na Wolves.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp