fidelitybank

Tawagar Super Eagles sun maƙale a filin jirgin Benghazi na Libya bayan sun yi sauƙar gaggawa

Date:

Super Eagles dai na ci gaba da makale wa a filin tashi da saukar jiragen sama na Al Abaq sa’o’i 12 da sauka a kasar Libya.

Jirgin na ValueJet da aka yi hayar ya kasance abin ban mamaki kuma cikin haɗari, an karkatar da shi zuwa ƙaramin filin jirgin sama daga Benghazi a daidai lokacin da matukin jirgin ke kammala tunkarar filin jirgin Benghazi a daren Lahadi.

Hukumar kwallon kafa ta Lbyan ta gaza aikewa da wata tawagar karbar baki ko ma ababen hawa da za su kai tawagar daga filin jirgin zuwa otal din nasu, inda aka ce ana tafiyar sa’o’i 3 a Benghazi, kamar yadda hukumar kwallon kafar Najeriya NFF ta bayyana.

Hukumar ta NFF ta yi tanadin motoci daban-daban ga tawagar amma shirin ya ci tura saboda karkatar da jirgin.

‘Yan wasan sun yanke shawarar ba za su kara buga wasan ba yayin da jami’an NFF ke shirin tashi da kungiyar zuwa gida.

A ranar Talata ne Super Eagles za ta kara da Libya, bayan nasarar da suka yi a wasan farko da ci 1-0 a ranar Juma’ar da ta gabata.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp