fidelitybank

Tawagar Super Eagles sun fara hallara a Portugal

Date:

‘Yan wasa 11 ne suka isa sansanin Super Eagles da ke Lisbon gabanin wasan sada zumuncin kasa da kasa da Portugal.

‘Yan wasan farko sune mataimakin kyaftin, William Troost-Ekong, Alex Iwobi, Joe Aribo da Ademola Lookman.

Sauran ‘yan wasan da ke sansanin su ne Bruno Onyemaechi da Kevin Akpoguma da Oghenekaro Etebo da Ebube Duru da Emmanuel Dennis Paul Onuachu da kuma Calvin Bassey.

Ana sa ran sauran ‘yan wasan 12 za su shiga takwarorinsu a ranar Talata.

Tuni dai babban kocin, Jose Peseiro ya gayyaci Cyriel Dessers da Chidozie Awaziem a matsayin wadanda za su maye gurbin Victor Osimhen da Olisa Ndah.

Kungiyar za ta yi atisayen farko a daren yau.

Za a fara atin ne da karfe 8 na dare agogon Najeriya.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp