fidelitybank

Tawagar Lauyoyi sun kai karar Tinubu da ‘yan majalisu a kan taken Najeriya

Date:

Kungiyar masu fafutukar kare hakkin doka, wadda ta kunshi lauyoyi, ta bayyana cewa tana shirin shigar da kara a gaban babbar kotun tarayya, domin kalubalantar sabuwar dokar taken Najeriya.

Kungiyar wacce ta sanar da matakin a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren kungiyar, Dr Tonye Clinton Jaja, ya fitar a yau Juma’a, ta ce kafa dokar da ta haifar da sabon taken Najeriyar ba a bi ka’idojin tsarin mulki ba.

A cewar sanarwar, ba a gudanar da jin ra’ayin jama’a ba kafin a samar da dokar kamar yadda ake bukata a karkashin sashe na 60 na kundin tsarin mulkin kasa na 1999.

Tinubu dai ya rattaba hannu kan dokar wakar ta kasa, wadda ta zama doka, inda ya sake dawo da tsohuwar wakar ta kasa, mai suna ‘Nigeria we heil you’ a matsayin taken Najeriya.

 

 

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp