fidelitybank

Tawagar Lauyoyi 60 na Obi sun isa ofishin INEC duba kayan zabe

Date:

Biyo bayan rashin gamsuwa da sakamakon zaben shugaban kasa da aka kammala, tawagar lauyoyin jam’iyyar Labour ta isa ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) a Abuja domin duba kayan aiki.

Tashar talabijin ta Channels ta rawaito cewa a halin yanzu tawagar na ganawa da jami’an hukumar.

Ganawar da jami’an hukumar ta INEC, wanda ke gudana a hedkwatar hukumar ta kasa, na da nufin fara aikin duba kayan zaben da aka yi amfani da su a zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu.

Karanta Wannan: Obi ya mayar da martani ga Wike

Tawagar wacce ke da lauyoyi kusan 60 karkashin jagorancin Dr Livy Uzoukwu. Ana sa ran za su yi wa ‘yan jarida bayani bayan taron

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp