fidelitybank

Tawagar ECOWAS dake shiga tsakanin Sojin Nijar ta gana da Bazoum

Date:

Tawagar Ecowas ta musamman da ta ziyarci Nijar, ta samu ganawa da shugabannin mulkin sojin ƙasar a wani yunƙuri na maido da hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum kan karagar mulkin ƙasar.

Tawagar masu shiga tsakanin ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban Najeriya, janar Abdulsalamu Abubakar mai ritaya da mai Alfarma sarkin Musulmin Najeriya Muhammad sa’adu Abubakar lll, ta samu ganawa da shugaban mulkin sojin kasar Janar Abdourahamane Tchiani.

Tawagar ta Ecowas ta kuma samu ganawa da hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum.

Ziyarar masu shiga tsakanin na zuwa ne kwana guda bayan da manyan hafsoshin tsaron ƙasashen Ecowas suka ce, sun saka ranar afka wa Nijar da yaƙi, matsawar sojojin ba su mayar da Bazoum kan mulki ba.

Sojojin mulkin sun tattauna da tawagar Ecowas ɗin a birnin Yamai, to sai dai ba su yi bayani abubuwan da suka tattauna ba.

Tattaunawar na zuwa ne a daidai lokacin da ake ɗaukar dubban ‘yan sa kai domin kare ƙasar daga farmakin Ecowas. In ji BBC.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp