fidelitybank

Tattaunawa na cigaba da kankama tsakanin NNPP da LP

Date:

Jam’iyyar New Nigerian Peoples Party, NNPP, ta ce tattaunawar kawancen jam’iyyar da jam’iyyar Labour (LP) tana tafiya cikin kwanciyar hankali.

A cewar jam’iyyar, dan takararta na shugaban kasa, Dr Rabiu Kwankwaso, na iya amincewa da zama abokin takarar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP.

Ana ci gaba da rade-radin cewa, dukkanin ‘yan siyasar biyu na iya hadewa su kafa wata kafa mai karfi domin fafatawa da manyan jam’iyyun siyasar kasar nan, wato PDP, da kuma APC mai mulki.

Da aka nemi a tabbatar da batun kawancen, sakataren yada labarai na jam’iyyar NNPP na kasa, Dokta Agbo Major ya shaida wa Aminiya cewa har yanzu ana ci gaba da tattaunawa don haka ba zai so yin hasashe ba.

Sai dai ya bayyana cewa Kwankwaso ko Obi na iya amincewa da zama mataimakin juna.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...
X whatsapp