fidelitybank

Tattaunawa na cigaba da kankama tsakanin NNPP da LP

Date:

Jam’iyyar New Nigerian Peoples Party, NNPP, ta ce tattaunawar kawancen jam’iyyar da jam’iyyar Labour (LP) tana tafiya cikin kwanciyar hankali.

A cewar jam’iyyar, dan takararta na shugaban kasa, Dr Rabiu Kwankwaso, na iya amincewa da zama abokin takarar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP.

Ana ci gaba da rade-radin cewa, dukkanin ‘yan siyasar biyu na iya hadewa su kafa wata kafa mai karfi domin fafatawa da manyan jam’iyyun siyasar kasar nan, wato PDP, da kuma APC mai mulki.

Da aka nemi a tabbatar da batun kawancen, sakataren yada labarai na jam’iyyar NNPP na kasa, Dokta Agbo Major ya shaida wa Aminiya cewa har yanzu ana ci gaba da tattaunawa don haka ba zai so yin hasashe ba.

Sai dai ya bayyana cewa Kwankwaso ko Obi na iya amincewa da zama mataimakin juna.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp