fidelitybank

Tattalin Najeriya ya karu da kashi 3.46 – CBN

Date:

Tattalin arzikin Najeriya ya haɓaka da kashi 3.46 a rubu’i na uku na shekarar 2024, daga kashi 3.19 a rubu’i na biyu na shekarar.

Babban bankin Kasa ne ya bayyana hakan a cikin rahotonsa, inda ya ƙara da cewa yawanci an samu cigaban ne daga wasu ɓangarorin daban da na albarkatun man fetur.

Rahoton ya kuma ce hauhawar farashin kayayyaki ya ragu a ɗan tsakankain.

A ɓangaren man fetur, rahoton ya ce man da ake fitarwa a Najeriya ya ƙaru zuwa ganga miliyan 1.33 a kullum, daga ganga 1.27 da ake fitarwa a rubu’i na biyu na shekarar, wanda rahoton ya ce bai rasa nasaba da tsaro da aka samu a yankin Neja Delta.

CBN ya ce haɓakar da ake samu na da nasaba ne da ƙoƙarin inganta harkokin kasuwanci a ƙasar.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp