fidelitybank

Tattalin arziƙin Najeriya ya haɓɓaka

Date:

Tattalin arziƙin Najeriya ya haɓɓaka a rubu’i na huɗu na shekarar 2024, haɓɓaka mafi sauri a cikin shekara uku, kamar yadda alƙaluma suka nuna a yau Talata.

Arziƙin cikin gida na Najeriya ya haɓɓaka da kashi 3.84%, sama da kashi 3.46% da aka samu a rubu’i na uku na shekarar ta 2024.

A rubu’i na biyu na shekarar ta 2024 tattalin arziƙin ya haɓɓaka ne da kashi 3.19% yayin da rubu’i na farko kuma ya haɓɓaka da kashi 2.98%.

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya ta ce ɓangaren tafiyar da ayyuka na tattalin arziƙin shi ne kan gaba wajen haɓɓaka, da kashi 5.7% idan aka kwatanta da shekarar da ta gabace ta.

A shekarar ta 2024 jimilla, tattalin arziƙin Najeriya ya haɓɓaka ne da kashi 3.40% idan aka kwatanta da kashi 2.74% a 2023.

Duk da haka, haɓɓakar ba ta cimma alƙawarin da shugaban ƙasar, Bola Tinubu ya ɗauka na haɓɓaka tattalin arziƙin ƙasar da kashi 6% ba a shekarar ta 2024.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp