fidelitybank

Tashin Bam ya hallaka mutane 2 a Imo

Date:

Wani abin fashewa da ake kyautata zaton Bam ne ya kashe mutum biyu a wata matatar man fetur da ke garin Izombe na Jihar Imo a yau Laraba, a cewar rahoton kafar talabijin ta Channels TV.

Rahoton ya ce, fashewar ta afku ne da sanyin safiya a ma’aikatar da ke ƙarƙashin kulawar kamfanin Addax Petroleum Development Nigeria Limited.

Kakakin ‘yan sandan Imo, Micheal Abattam, ya tabbatar da mutuwar mutanen ga Channels, yana mai cewa, rundunar ta tura jami’anta masu kwance Bam.

Wani da lamarin ya faru a kan idonsa ya faɗa wa Channels cewa mutanen da suka mutun su ne ke ɗauke da bam ɗin.

Ya ƙara da cewa, bam ɗin ya fashe ne yayin da mutanen ke ynƙurin shiga da shi farfajiyar wurin

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp