fidelitybank

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

Date:

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake yi a birnin Los Angeles na jihar California ta Amurka inda masu zanga-zanga ke Ɗauki-ba-daɗi da dakarun tsaron Ƙasa da Shugaba Trump ya tura domin kwantar da zanga-zangar da ta Ɓarke sakamakon kamen baƙin haure.

Dakarun tsaron da Shugaban ya tura saɓanin ra’ayin gwamnan jihar da kuma shugabar birnin suna amfani da hayaƙi mai sa hawaye da harsashin roba wajen tarwatsa masu tarzomar.

Yayin da zanga-zangar da ta rikiɗe ta zama tarzoma ta shiga kwana na uku, lamarin na ci gaba da ƙazanta inda masu tarzomar suke ƙona motoci da tayoyi kuma dakarun tsaron da ‘yansanda da ke artabu da su, sun kama gommansu.

Shugaba Trump ya bayyana masu tarzomar da gungun masu tayar da hankali da tawaye, yana mai cewa dole ne a tabbatar da doka da oda.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp