fidelitybank

Tarihin da Aubameyang ya ƙafa a Elclasico

Date:

Barcelona ta fara dawowa hayyacinta karkashin tsohon dan wasanta da ke horar da kungiyar a yanzu, Xavi Hernandez, bayan Real Madrid ta ƙwashi kashin ta a hannu a filin wasa na Bernabeu mafi daraja El Clasico.

Kungiyar na farfadowa a wasanin da take bugawa na kwanan nan, lokacin da taka ledarta ke komawa na ‘yan shekarun baya lokacin da Xavi ke buga kwallon da kafarsa.

Madrid ta shiga cikin sahun kungiyoyin da Barcelona ta ci kwallo 4 a wasanninta wajen 7 da ta buga.

A gefe guda kuma masu sharhi na cewa, Arsenal ta saki maciji a ciyawa, wato ana magana a kan dan wasan gaban Brcelona tsohon dan kungiyar Arsenal din Pierre-Emerick Aubameyang.

Dan wasan da ya ci wa Barcelona kwallo 9 a wasa 11 da ya buga wa kungiyar a duka gasa.

Aubameyang ya zama ɗan wasa na farko a tarihin Elclasico da ya fara zura ƙwallaye 2.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp