fidelitybank

Tarihi ba zai taɓa mantawa da Ladi Audu Baƙo ba – Buhari

Date:

A ranar Alhamis ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya mayar da martani kan rasuwar Hajiya Ladi Bako, matar Audu Bako, marigayi Gwamnan Soja na jihar Kano.

Buhari ya bi sahun ‘yan uwa da abokan arziki da gwamnati da al’ummar jihohin Kano da Jigawa wajen alhinin rasuwar Ladi Bako, wadda ta kasance daya daga cikin mata masu karfin fada aji a lokacinta.

Garba Shehu, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasar ne ya bayyana hakan.

Buhari ya kuma ce, za a rika tunawa da marigayiyar, bisa amincinta ga al’ummar Kano.

A cikin karramawar, Buhari ya ce: “Marigayi Hajiya Ladi ta kasance babbar mace. Ta ayyana wani zamani da za a dinga tunawa da ita don amincinta ga danginta da al’ummar Kano.

“Allah ya ba wa wadanda ta bari a baya da karfin gwiwa da juriya don daukar wannan rashi mara misaltuwa.”

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp