fidelitybank

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Date:

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha ƙarin takunkumai saboda yaƙin da take yi da Ukraine.

Sabbin takunkuman sun shafi fannonin kuɗi da makamashin ƙasar.

Ƙungiyar ta amince ta ƙaddaye farashin man fetur na Rasha kan sama da dala 40 kawai kan kowace ganga.

Shugabar hukumar gudanarwar ƙungiyar, Ursula von der Leyen, ta ce EU ƙoƙarin gurgunta babban abin da Rasha ta dogara da shi a yaƙin.

Ministan harkokin wajen Faransa, Jean-Noel Barrot za su yi abin da zai tilasta wa Rasha tsagaita wuta ba tare da amfani da ƙarfi ba.

Shugaban Ukraine, Volodymir Zelensky ya yaba wa sabbin takunkuman waɗanda ya kira ”masu muhimmanci da aka aitawar a lokacin da ya dace”.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp