fidelitybank

Tankar Man Fetur ta kuma bindiga a Adamawa

Date:

Rahotanni daga Yola, babban birnin jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa gobara ta tashi a lokacin da wata tankar dakon man fetur ke sauke mai a wani gidan mai da ke birnin, sai dai lamarin bai kai ga asarar rai ba.

Gobarar ta faru ne a kan titin Numan kusa da filin jirgin sama na jihar Adamawa.

Zuwa yanzu ba a gano musabbabin gobarar ba sai dai lamarin ya janyo fargaba da ya kai ga dandazon mutane sun toshe hanyar shiga birnin.

An kuma tura jam’ian tsaro wurin domin kare mutane da kuma hana su zuwa É—ibar man.

Wannan ibtila’i na gobara ko faÉ—uwar tankar mai na cigaba da zama babbar matsala a Najeriya inda ko a ranar 18 ga watan Janairun wannan shekarar, aÆ™alla mutane 86 suka mutu yayin da wasu 55 suka jikkata a lokacin da suke É—ibar mai bayan fauwar wata tankar mai.

Ko a bara ma an samu haÉ—urran tankar dakon man fetur da ya yi sanadiyyar mutuwar É—aruruwan mutane da kuma asarar dukiya.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp