fidelitybank

Tankar mai ta talitse mutane 17 har lahira

Date:

Wata tankar mai ta yi sanadiyar mutuwar mutane 17, sakamakon wani mumunan hatsari da ya auku Gun.

Hukumar kula da haddura ta jihar Ogun ta bayyana cewa, ba a iya gane fuskokin wadanda suka mutu. Kawo yanzu, hukumar ta ce, ta na ci gaba da bincike, domin tantance wadanda suka rasa rayukansu.

Jaridar Punch ta rawaito cewa, akalla mutane 17 ne suka kone kurmus a yau Juma’a, yayin da wata tankar mai ta kama wuta a babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a jihar Ogun.

Hukumar kiyaye hadurra ta FRSC ta tabbatar da cewa, hatsarin ya afku ne da misalin karfe 5 na safiyar ranar Juma’a kafin isa gadar Isara.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp