fidelitybank

Tambuwal ya bayar da Naira miliyan 30 ga iyalan da ‘yan bindiga suka kashe a Kebbi

Date:

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayar da tallafin Naira miliyan 30 ga iyalan wadanda harin ‘yan bindiga ya rutsa da su a jihar Kebbi.

A ranar Litinin ne ‘yan banga suka yi wa Yan-Sa-Kai kwanton bauna, inda suka kashe 65 daga cikinsu, yayin da a ranar Talata, ‘yan bindigar suka kashe wasu sojoji a jihar.

Tambuwal, ya bayyana hakan ne a lokacin da ya kai ziyarar jaje ga takwaransa gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, bisa rasuwar jami’an Yan-Sa-Kai, da kuma jami’an soji da aka kashe a masarautar Zuru.

Gwamnan jihar Sokoto ya bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da bai wa jami’an tsaro hadin kai, domin kara kaimi ga kokarin gwamnatin tarayya da na jihohi wajen yakar wannan barazana.

A nasa martanin Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya ce, jihohin Kebbi da Sokoto, iyali daya ne babba. Ya ce, “Mu iyali daya ne, duk abin da ya shafi daya ya shafi kowa.” a cewar rahoton Daily Trust.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp