fidelitybank

Tambuwal ya bayar da hutun sabuwar Shekarar Musulunci

Date:

Gwamnatin jihar Sokoto ta ayyana ranar Litinin 1 ga watan Agusta a matsayin ranar da babu aiki domin shiga sabuwar shekarar Musulunci.

Gwamna Aminu Tambuwal ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Juma’a a Sokoto.

“Bayan tuntubar mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar, game da batun jinjirin watan da ke bullar sabuwar watan Musulunci da kuma shekara a yau, na ayyana Litinin 1 ga Agusta, 2022 a matsayin ranar da babu aiki.

“Saboda haka, ina kira ga ’yan’uwanmu da su yi amfani da wannan biki a matsayin wani lokaci na tunane-tunane, bayar da agaji da addu’o’in samun zaman lafiya, wadata da shugabanci na gari.

Ya bukaci mazauna garin da su rika tuna darussan Allah na watan a matsayin daya daga cikin watanni hudu masu alfarma na shekara da aka haramta yaki.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp