fidelitybank

Tambuwal ya bayar da hutun sabuwar Shekarar Musulunci

Date:

Gwamnatin jihar Sokoto ta ayyana ranar Litinin 1 ga watan Agusta a matsayin ranar da babu aiki domin shiga sabuwar shekarar Musulunci.

Gwamna Aminu Tambuwal ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Juma’a a Sokoto.

“Bayan tuntubar mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar, game da batun jinjirin watan da ke bullar sabuwar watan Musulunci da kuma shekara a yau, na ayyana Litinin 1 ga Agusta, 2022 a matsayin ranar da babu aiki.

“Saboda haka, ina kira ga ’yan’uwanmu da su yi amfani da wannan biki a matsayin wani lokaci na tunane-tunane, bayar da agaji da addu’o’in samun zaman lafiya, wadata da shugabanci na gari.

Ya bukaci mazauna garin da su rika tuna darussan Allah na watan a matsayin daya daga cikin watanni hudu masu alfarma na shekara da aka haramta yaki.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp