fidelitybank

Tallafi karatu: Ƙaramar hukumar Birni za ta tantance ɗalibai

Date:

Karamar Hukumar birni a Kano, ta fara tantance dalibai ‘yan asalin jihar, domin basu tallafin karatu.

Wata sanarwa da Malam Kamilu Sa’idu Bala, shugaban kwamitin tantancewar, ya sanya wa hannu a madadin shugaban ƙaramar hukumar, Faizu Alfindiki, ta bayyana cewa, an fara tantancewar na tsawon kwanaki 5 a ranar Alhamis din da ta gabata a ofishin ƙaramar hukumar ta birni.

Sanarwar ta bayyana cewa, tantancewar da aka tsara, zai gudana a karshen mako a tsakanin karfe 8:00 na safe zuwa 4:00 na yamma.

Sanarwar ta bukaci daliban da abin ya shafa da su ziyarci ofishin ƙaramar hukumar da katin shaida na makarantarsu.
Takardun shaidar dan asalin karamar hukumar.

Sauran abubuwan sun hada da, na asali shaidar shiga makaranta, rasit ɗin biya na ƙarshe.

Sanarwar ta kuma bukaci ƴan asalin ƙaramar hukumar wato ɗalibai da su yi amfani da damammaki, don haɓaka ayyukansu na ilimi

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp