fidelitybank

Taliban za su gana da wakilan Amurka

Date:

A na sa ran manyan jami’an kungiyar Taliban za su gana da wakilan Amurka da kasashen Turai a Norway.

Wakilan Taliban mai mutum 15, wanda mukaddashin ministan harkokin ta, Amir Khan Muttaqi ke jagoranta, za su kuma gana da wakilan masu fafutuka na Afghanistan.

Har yanzu babu kasar da ta amince da sabuwar gwamnatin Taliban, to amma wata jami’ar diflomasiyyar Norway, Lisa Golden, ta ce, tattaunawar na da matukar muhimmanci, saboda halin kunci da bukatar taimakon da ā€˜yan kasar ke ciki wanda lamarin ke kara muni a kowacce rana.

Majalisar Dinkin Duniya, ta yi gargadin cewa, kasha 95 cikin 100 na ā€˜yan Afghanistan ba su da isasshen abinci.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Ę“an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Ę“an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe Ę“an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aʙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ʙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ʙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp