fidelitybank

Taliban na murnar samun ƴancin kai a hannun Amurka

Date:

‘Yan kungiyar Taliban da masu goyon bayansu na kai komo a babbar hanyar da ke kudancin birnin Kandahar, wato cibiyar ‘yan kungyar.

Mayaka dauke da makamai, a kan ababen hawa na daga tuta mai launin fari da baki a yayin da yara kananan kuma cike da murna ke zaune a gefensu.

Ga ‘yan kungiyar ta Taliban, yau ce ranar bikin samun ‘yanci daga dakarun kawancen da Amurka ke jagoranta. A cewar BBC.

Da yawa daga cikin ‘yan kasar ta Afghanistan ba su san makomar kasar ba har yanzu kamar yadda ake ci gaba da rufe makarantun ‘yan mata a kasar.

Ba ko ina ne ake zaman kunci a kasar ba, alal misali a yankunan karkara, musamman wadanda ke a kudanci da gabashin kasar, wadanda a baya aka yi taho mu gama sosai, a yanzu mazauna kauyukan na zaman lafiya ba tare da wata fargaba ba.

Abin da yake hada kan kasar shi ne yadda ake nuna damuwa a game da matsalar tattalin Arziki da mawuyacin halin da ‘yan kasar ke ciki, ga talauci da kuma karuwar rashin abincin mai gina jiki saboda dakatar da bayar da kudaden waje.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp