fidelitybank

Taliba ta yi wa mutane 12 bulala sakamakon samun su da kayan maye

Date:

Hukumar yada labarai ta Taliban ta zane mutum 12 a garin Firoz Koh, babban birnin Lardin Ghor.

Shugaban yada labarai na Taliban Sakhir Rahman Fayez, kuma shugaban kotun daukaka kara na lardin ya ce, “kotun nan ta tuhumi mutum 12 ciki har da mace da aikata abin da bai dace ba, rashin da’a, sata, da kuma wadanda suka sha kayan maye, duka an zane su a filin wasan kwallon kafa na garin.

Ya ce “an zargi mutum 6 daga cikinsu da yin sata, wasu 4 kuma daga cikinsu an zarge su da shan giya, an zargi mutum daya kuma da yin rashin da’a, mutum daya kuma an zarge shi da guduwa daga gida, kuma duka na zane su.”

A watan jiya, Taliban ta zane maza da mata a bainar jama’a, kuma shi ne hukuncin farko da aka yi a bainar jama’a a Farah.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp