fidelitybank

Talauci ba ruwansa da banbancin ƙabila ko addini – Sanata Ndume

Date:

Sanata Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa ya ce, talauci bai san bambancin addini ko ƙabila ba.

Ndume ya bayyana haka ne a shafinsa na X bayan ya wallafa wani faifan bidiyo da BBC ba ta tantance ba, na yadda mutane suka yi wani dogon layin amsar tallafi a ƙofar gidan Shugaban Ƙasa Bola Tinubu na Legas a ranar Kirsimeti.

A bidiyon akwai mata masu sanye da hijabi da marasa shi, da maza masu dogayen kaya da masu ƙanana duk a layin.

Ndume ya ce, “layin karɓar tallafi a gidan Shugan Ƙasa Tinubu da ke Legas yana koyar da wani darasi: Talauci ba shi da ƙabila da addni da siyasa. Matsala ce da take buƙatar haɗin kai domin samun gyara na bai-ɗaya.”

Ana dai kallon kalaman na Ndume tamkar shaguɓe ga shugaban ƙasar domin nuna yadda ƙasar ke fama da talauci.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp