fidelitybank

Talabijin din Aljazeera ya maka Isra’ila a kotu

Date:

Kafar yaɗa labarun Al Jazeera ta maka sojojin Isra’ila a kotun hukunta manyan laifuka ta ICC game da kisan ɗaya daga cikin ma’aikatanta, Shireen Abu Akleh.

Lauyan Al Jazeera ya ce wannan muhimmiyar rana ce saboda sun gabatar da cikakkun shaidu a madadin kafar yaɗa labaran kuma abin da Al Jazeera ke nema shi ne a gaggauta sauraron ƙarar ba tare da ɓata lokaci ba.

An harbe ƴarjaridar ne tana tsaka da aiki yayin wani samamen sojojin Isra’ila a yankin Gabar Yamma da Kogin Jordan cikin watan Mayu.

Rundunar sojin Isra’ila ta tabbatar cewa akwai yiwuwar sojojinta ne suka halaka Ms Abu Akleh amma a cewarsu bisa kuskure.

Firaminista Yair Lapid ya yi watsi da batun gudanar da bincike daga waje.

Al Jazeera ta ce shaidun da za ta gabatar ga kotun ta ICC za su haɗa da bidiyon da ke nuna lokacin da sojojin Isra’ila suka harbi ƴar jaridar. In ji BBC.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp