fidelitybank

Taklafin mai ba abu ne mai ɗorewa ba – Buhari

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya sake nanata aniyarsa ta janye tallafin man fetur a 2023, yana mai cewa “ba abu ne mai ɗorewa ba idan aka yi la’akari da abin da ke faruwa”.

Buhari ya bayyana hakan a lokacin da yake gabatar da kasafin kuɗin 2023 na naira tiriliyan 20.51 ga gamayyar taron ‘yan majalisar tarayya a ranar Juma’a.

A cewarsa: “Maganar tallafin mai abu ne mai cike da cecekuce a ƙasarmu tun daga shekaraun 1980.

“Sai dai, halin da ake ciki a yanzu ya nuna cewa ba abu ne mai ɗorewa ba. A matsayinmu na ƙasa, dole ne mu tunkari batun nan da tunanin cewa akwai buƙatar mu samar da tsarin kula da sauran ɓangarori na al’umma.”

Buhari ya ce dakatar da biyan tallafin ya zama wajibi don samun kuɗin gudanar da sauran ayyuka sakamakon ƙarancin kuɗin shiga.

“Yayin da muke neman faɗaɗa hanyoyin samun kuɗin shigarmu, dole ne mu mayar da hankali kan yadda za mu alkinta arzikinmu.”

Wannan ne kasafi na ƙarshe da gwamnatin Buhari ta gabatar yayin da yake shirin sauka daga mulki a watan Mayun 2023, wanda a lokacin ne gwamnatin ke son daina biyan tallafin.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp