fidelitybank

Takarfin tsiya Manchester United ta kore ni – Lingard

Date:

Dan wasan tsakiyar Nottingham Forest, Jesse Lingard, ya caccaki Manchester United.

Lingard ya yi iƙirarin cewa Man United ta sayar da shi “alƙawuran ƙarya” kuma watakila ficewarsa daga Old Trafford “siyasa ce.”

Dan wasan mai shekaru 30 ya yi magana gabanin wasan Premier da Nottingham Forest da Man United a daren Talata.

“Ban san dalilin da yasa ban taka leda ba (a lokacin da nake Man United). Ban san mene ne matsalar ba, ko siyasa ce ko kuma komai, ”in ji Lingard ga Telegraph.

“Har yanzu ban samu amsa ba har yau. Ban ko tambaya ba.

“Na fi so wani, saboda girmama ni da nake a can, ya gaya mani, ‘wannan shine dalilin da ya sa ba ka wasa’, amma ban taba samun hakan ba.

“Alƙawuran ƙarya ne. Ina yin atisaye sosai, kuma ina da kaifi, na shirya yin wasannin.”

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp