fidelitybank

Takarar shugabancin APC: Kawunan ƴan majalisar dokoki ya rabu gida 3

Date:

Mambobin majalisar dokokin kasar nan sun samu rarrabuwar kawuna, dangane da fitowar ‘yan takarar shugabancin jam’iyyar APC na kasa har su uku daga majalisar tarayya.

Jam’iyyar APC ta ce, za ta zabi sabon kwamitin ayyuka na kasa karkashin jagorancin shugaban a babban taronta na kasa da aka shirya yi a ranar Asabar.

‘Yan takarar uku wadanda dukkansu ‘yan majalisar dattawa ne, Abdullahi Adamu, Sani Musa da Tanko Al-Makura.

Sanatocin dai wadanda dukkaninsu sun fito ne daga shiyyar Arewa ta tsakiya, sun fafata ne da wasu masu neman tsayawa jam’iyya mai mulki, wadanda ba ‘yan majalisar tarayya ba.

A makon da ya gabata ne Adamu da Al-Makura suka gana da jiga-jigan jam’iyyar APC a majalisar wakilai, inda daga bisani suka ba wa ‘yan majalisar tikitin tsayawa takara, idan ya zama shugaban jam’iyyar. Har yanzu Musa bai gana da kwamitin ba.

Al-Makura da Adamu tsoffin gwamnonin jihar Nasarawa ne.bYayin da Al-Makura ke wakiltar mazabar Nasarawa ta tsakiya, Adamu yana wakiltar mazabar Nasarawa ta Yamma a majalisar dattawa.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp