fidelitybank

Takarar Sanata Ahmad Lawan na tsaka mai wuya

Date:

Mutumin da ke takarar sanata karkashin inuwar jam’iyyar APC a Yobe ta Arewa a Najeriya, Bashir Sharrif Machina, ya ce ba zai sauka ko ya janyewa kowa takararsa ta majalisar dattawa ba.

Wadannan kalamai na Bashir Machina na zuwa ne a daidai lokacin da take ƙasa take dabo game da makomar siyasar shugaban majalisar dattawa ta ƙasa, Ahmed Lawan, bayan ya rasa takarar shugaban ƙasa a APC da ya nema.

Tun bayan kammala zaben fitar da gwani shugaban kasa a APC dambarwa ta kunno kai kan yiwuwar rasa takararsa ta sanata bayan ya shafe fiye da shekara ashirin yana wakiltar al’ummarsa a Majalisun Tarayyar ƙasar.

Rahotanni a baya-bayan nan sun yi ta yaɗa cewa Sanata Ahmad Lawan ya samu takarar ɗan majalisar da yake kai yanzu, sai dai mutumin da ya ci takarar tun da farko, Bashir Sharif Machina ya ce har yanzu shi ne ɗan takarar Sanatan Yobe ta arewa a APC.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp