fidelitybank

Takarar Al-Mustapha da ƴan jam’iyyar AA ta shiga tsilla-tsilla

Date:

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta yi watsi da sunayen ‘yan takarar jam’iyyar Action Alliance (AA), ciki har da sunan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya.

Sai dai wannan umarni da aka bai wa ‘yan jarida a Kaduna a ranar Asabar din da ta gabata, ya umurci hukumar zaben ta nuna jerin sunayen ‘yan takarar da shugabancin jam’iyyar a karkashin Adekunle Rufai Omoaje ya mika mata.

Hukumar zaben ta hanyar kin amincewa da jerin sunayen ‘yan takarar da bangaren Omoaje ya gabatar mata, a cewar kotun da ke karkashin Mai shari’a Z.B. Abubakar.

Mai shari’a Abubakar wanda ya bayar da misali da sashe na 29 (1) na dokar zabe, 2022, ya umurci INEC da ta gaggauta buga sunaye da adireshi na dukkan ‘yan takarar da Omoaje ya mika a madadin kungiyar Action Alliance.

“Ta hanyar tanadin sashe na 29 (1) na dokar zabe, 2022, ya kamata INEC ta buga ta hanyar nunawa a ofishin da ya dace na INEC da kuma a shafinta na intanet.”

A cewar hukuncin kotun, akwai yiwuwar jerin sunayen ‘yan takarar da Omoaje ya bayar zai maye gurbin ‘yan takarar INEC da aka riga aka bayyana, ciki har da dan takarar shugaban kasa, Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp