fidelitybank

Takaitaccen ɓarna Isra’ila ta yi mana a harin da ta kai mana – Iran

Date:

Iran ta bayyana cewa harin baya-bayan nan da Isra’ila ta kai kan yankinta da yammacin Juma’a, ya haifar da ‘iyakar barna ƴar ƙarama’.

Hakan ya biyo bayan hare-haren da Isra’ila ta kai a kasar da fashewar abubuwa da dama.

Al’ummar Islama ta ce tsarin tsaronta ta sama ya yi nasarar bibiyar tare da tinkarar “zargin Isra’ila”.

Ya ce, duk da haka, an samu takaitaccen barna da aka yi a wasu wurare, in ji kamfanin dillancin labarai na Reuters.

Rundunar tsaron saman Iran ta ce Isra’ila ta kai hari kan cibiyoyin soji a lardunan Tehran, Khuzestan da Ilam.

Sojojin Isra’ila sun ce a ranar Asabar sun kammala kai hare-hare ta sama kan kasar Iran, kuma sun yi luguden wuta kan cibiyoyin kera makamai masu linzami, na’urorin harba makamai masu linzami da jiragen sama da dai sauransu a yankuna da dama na kasar.

A cikin wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar ta ce: Bisa bayanan sirri, jirgin IAF ya kai hari kan cibiyoyin kera makamai masu linzami da aka yi amfani da su wajen kera makaman da Iran ta harba wa kasar Isra’ila a shekarar da ta gabata.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp