fidelitybank

Takaicin rashin aure ya sa mace ta kashe kanta bayan ta sha guba

Date:

Wata akanta ƴar shekara 47, mai suna Afolake Abiola, ta kashe kanta ta hanyar shan maganin kashe kwari.

Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a, 27 ga Mayu, 2022, a gidanta mai lamba 1 Abayomi Kukomi Close a Osapa London, Lekki, Legas.

Jaridar Vanguard rawaito cewa, Afolake wadda ba ta yi aure ba, kuma ba ta taɓa haihuwa ba, ta na fama da bakin ciki na wani dan lokaci kafin ta kashe ta.

In ji wani danginsu, wanda aka sakaye sunansa ya ce, “ta jima tana fama da baƙin ciki saboda babu miji da ɗa.”

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin, ya ce, lamarin ya faru ne a ranar 27 ga watan Mayun 2022.

Ya ce: “Lokacin da ‘yan sandan suka isa wurin, ‘yan uwanta suna wurin, kuma a hukumance sun bukaci a sako gawar domin su samu damar binne ta kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

A bisa dalilan jin kai an sako gawarta ga iyalanta domin a binne ta.”

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp