fidelitybank

Takaicin Obaseki ne ya sa Shua’aibu ya koma APC -Oshiomhole

Date:

Sanatan Edo ta Arewa, Adams Oshiomhole a ranar Asabar ya ce, mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Oshiomhole ya ce Shaibu ya sauya sheka zuwa APC ne saboda takaicin da ya sha a hannun Gwamna Godwin Obaseki.

Sanatan yayi magana ne a UNIBEN a yayin babban taron yakin neman zaben jam’iyyar All Progressives Congress, APC, na yakin neman zaben gwamna.

Ya zargi Obaseki da karkatar da kudade da kason kudi daga Gwamnatin Tarayya, da aka tanada domin gudanar da ayyuka a jihar, a cikin aljihunsa na sirri.

A ranar 21 ga watan Satumba ne al’ummar jihar Edo za su yanke shawara kan gwamnan su na gaba.

‘Yan takarar da za su fafata a zaben gwamnan da za a yi ranar Asabar din nan sun hada da Monday Okpebolo na jam’iyyar APC, Asue Ighodalo na jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da Olumide Akpata na jam’iyyar Labour Party, LP.

DAILY POST ta ruwaito cewa Obaseki da Shaibu sun sha fama da rashin jituwa tsakanin su.

Rikicin ya kai ga tsige Shaibu da majalisar dokokin jihar Edo ta yi.

Amma wata kotun daukaka kara da ke zama a Abuja ta mayar da Shaibu mataimakin gwamna.

Da yake magana a filin yakin neman zaben, Oshiomhole ya ce: “A karkashin Obaseki ne kawai mataimakinsa ya sauya sheka zuwa APC saboda bacin ransa.

“Obaseki ya ki sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya. Sun kashe dan sandan da ke tare da gwamnan mu suna jira amma Obaseki ya yi gargadin cewa kada a kama su.”6

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp