fidelitybank

Takaddama kan rushe-rushen gini a Kano na cigaba da ɗaukar hankali

Date:

Da yammacin ranar Talata wasu gine-gine guda biyu a unguwar Badalar ‘Dan Agundi da ke Kano sun ruguje bisa ga wani lamari da ba a sani ba.

Shedun gani da ido sun bayyana cewa jami’an tsaro dauke da muggan makamai, sun kama jami’in tsaron wurin, inda suka tsare shi kafin fara aikin rusa ginin.

A cewar gidan rediyon Arewa, a halin yanzu filayen da abin ya shafa na fuskantar takaddamar shari’a tsakanin masu kadarorin da Hukumar Tsare-tsare da Raya Birane ta Jihar Kano (KNUPDA).

Tun hawansa mulki, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nuna aniyar rusa gine-gine a yankin Badalar ‘Dan Agundi zuwa Kofar Fanfo, inda ya bayyana cewa gwamnatin da ta gabata ce ta ware filayen da ake magana a kai.

Ya zuwa yanzu dai babu wata hukuma da ta dauki alhakin rusa ginin.

Sai dai ana ci gaba da nuna damuwa a tsakanin al’ummar yankin dangane da yadda ake aiwatar da rusasshiyar da daddare, lamarin da ya kara dagula rigingimun mallakar filaye. A cewar Daily Post.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...
X whatsapp