fidelitybank

Takaddama kan rushe-rushen gini a Kano na cigaba da ɗaukar hankali

Date:

Da yammacin ranar Talata wasu gine-gine guda biyu a unguwar Badalar ‘Dan Agundi da ke Kano sun ruguje bisa ga wani lamari da ba a sani ba.

Shedun gani da ido sun bayyana cewa jami’an tsaro dauke da muggan makamai, sun kama jami’in tsaron wurin, inda suka tsare shi kafin fara aikin rusa ginin.

A cewar gidan rediyon Arewa, a halin yanzu filayen da abin ya shafa na fuskantar takaddamar shari’a tsakanin masu kadarorin da Hukumar Tsare-tsare da Raya Birane ta Jihar Kano (KNUPDA).

Tun hawansa mulki, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nuna aniyar rusa gine-gine a yankin Badalar ‘Dan Agundi zuwa Kofar Fanfo, inda ya bayyana cewa gwamnatin da ta gabata ce ta ware filayen da ake magana a kai.

Ya zuwa yanzu dai babu wata hukuma da ta dauki alhakin rusa ginin.

Sai dai ana ci gaba da nuna damuwa a tsakanin al’ummar yankin dangane da yadda ake aiwatar da rusasshiyar da daddare, lamarin da ya kara dagula rigingimun mallakar filaye. A cewar Daily Post.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp