fidelitybank

Takaddama kan rushe-rushen gini a Kano na cigaba da ɗaukar hankali

Date:

Da yammacin ranar Talata wasu gine-gine guda biyu a unguwar Badalar ‘Dan Agundi da ke Kano sun ruguje bisa ga wani lamari da ba a sani ba.

Shedun gani da ido sun bayyana cewa jami’an tsaro dauke da muggan makamai, sun kama jami’in tsaron wurin, inda suka tsare shi kafin fara aikin rusa ginin.

A cewar gidan rediyon Arewa, a halin yanzu filayen da abin ya shafa na fuskantar takaddamar shari’a tsakanin masu kadarorin da Hukumar Tsare-tsare da Raya Birane ta Jihar Kano (KNUPDA).

Tun hawansa mulki, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nuna aniyar rusa gine-gine a yankin Badalar ‘Dan Agundi zuwa Kofar Fanfo, inda ya bayyana cewa gwamnatin da ta gabata ce ta ware filayen da ake magana a kai.

Ya zuwa yanzu dai babu wata hukuma da ta dauki alhakin rusa ginin.

Sai dai ana ci gaba da nuna damuwa a tsakanin al’ummar yankin dangane da yadda ake aiwatar da rusasshiyar da daddare, lamarin da ya kara dagula rigingimun mallakar filaye. A cewar Daily Post.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp