fidelitybank

Tabbas ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mai shari’ar babbar kotu a Akwa Ibom – ‘Yan Sanda

Date:

Rundunar ƴan sanda a jihar Akwa Ibom, sun ce ƴan bindiga sun yi garkuwa da mai shari’a ta wata babbar kotu tare da kashe jami’in da ke ba ta tsaro.

Bayanai na cewa an yi garkuwa da Mai shari’a Joy Uwanna a hanyarta ta komawa gida bayan ta tashi daga aiki a kotun da ke kan titin Uyo zuwa Okoboin a garin Oron.

Ana zargin ƴan bindigar sun buɗe wuta tare da harbin ɗan sandan da ke tare da mai shari’ar kafin daga bisani su yi awon gaba da ita da kuma direbanta.

Kakakin ƴan sandan jihar, Odiko Macdom ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici inda ya ƙara da cewa jami’an tsaro suna bincike a kai.

Zuwa yanzu babu wanda ya ɗauki nauyin kai harin amma garkuwa da mutane domin kuɗin fansa da ƴan bindiga ke yi abu ne da ya zama ruwan dare a wasu sassan Najeriya.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp