fidelitybank

Tabbas ta fara biyan kudin sabulu a wajen al’umma – Tinubu

Date:

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya taya al’umma musulmi murnar fara azumin watan Ramadan na shekarar 2025, inda ya yi addu’ar Allah ya sa azumin ya zo da albarka.

Shugaban ya bayyana haka ne a wani saƙo ya fitar, inda a ciki ya ce kwalliya ta fara biyan kuɗin sabulu game da manufufin gwamnatinsa.

Ya ce, “muna godiya ga Allah da ya nuna mana farkon wannan azumin lafiya, wanda ya zo a daidai lokacin da muke ƙokarin inganta ƙasarmu. A game da manufofin da muka ɗauka masu tsauri, kwalliya ta fara biyan kuɗin sabulu domin tattalin arzikin ƙasarmu ya fara inganta.

“Haka kuma farashin abinci, wanda a baya ya yi tashin gwauron zabi, yanzu ya fara sauka, wanda hakan sauƙi ne ga masu azumi da ma sauran ƴan Najeriya baki ɗaya. Naira na ƙara samun daraja, sannan farashin man fetur na raguwa. Duk waɗannan abubuwan suna nuna cewa akwai haske ne a gaba,” in ji shi.

Shugaban ya kuma yi kira ga musulmi da su yi amfani da watan wajen ƙara imani da tausayin juna da kuma yin addu’a domin ci gaban ƙasa.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp