fidelitybank

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari da “ɗan kishin ƙasa, soja, kuma dattijon ƙasa wanda ba za a taɓa mantawa da sadaukarwar da ya yi ba”.

Cikin wata sanarwa a yau Lahadi, Tinubu ya ce ya “kaɗu sosai da jin labarin mutuwar”, yana mai cewa “hidimar ƙasa, da alfarma, da sadaukar da kai ga haɗin kai da cigaban ƙasa” ne za a ci gaba da tunawa da tsohon shugaban da su.

Buhari ya rasu a yau Lahadi a wani asibiti da ke birnin Landan yana da shekara 82. Fadar shugaban ƙasa ta ce ya rasu ne bayan fama da doguwar jinya.

Nan gaba Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima zai je Landan ɗin domin yi wa gawar Buhari rakiya zuwa Najeriya, inda za a yi jana’izarsa.

Shugaba Tinubu ya jagoranci taron majalisar zartarwa na gaggawa a yau Lahadi domin girmama marigayin.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp