fidelitybank

Ta’addanci: An kashe mutane hudu a Kaduna

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa, wasu ‘yan ta’adda sun kashe wasu ‘yan kauye hudu a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

A cewar wani mazaunin unguwar, Mista Didan Auta, daya daga cikin wadanda abin ya shafa shi ne sabon malamin makarantar firamare da aka dauka aiki mai suna Elisha Arziki.

A cewarsa, an kai harin ne a yankin Gefe da Tudun Mare duk a karamar hukumar Kajuru.

“’Yan bindigar sun kashe shugaban matasan tare da mutanen kauyen biyu a lokacin da suka kai farmaki kauyen ranar Lahadi. An yi jana’izar su a ranar Litinin,” inji shi, inda ya ce an kashe malamin ne a daren Lahadi a Tudun mare.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, DSP Mohammed Jalige, bai amsa kiransa na tabbatar da hakan ba har ya zuwa lokacin da ake cike wannan rahoto.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...
X whatsapp