fidelitybank

Ta tabbata Manchester United ba za ta buga gasar Turai ba a kaka mai zuwa

Date:

Manchester United ba za ta buga gasar cin kofin zakarun Turai na kakar wasa mai zuwa ba.

An tabbatar da hakan ne bayan wasannin ranar Asabar a gasar Premier.

United ta yi watsi da ci daya mai ban haushi a Old Trafford inda suka tashi kunnen doki 1-1 da Burnley wadda ke fuskantar barazanar ficewa daga gasar.

Sa’o’i kadan bayan haka, Aston Villa ita ma ta yi kunnen doki 2-2 a gida da Chelsea.

Wadannan sakamakon biyu na nufin ko da United ta lashe dukkan wasanni hudu da suka rage, za ta samu maki 66 kacal.

Villa, wacce ta mamaye matsayi na hudu, tana da maki 67 kuma tana da sauran wasanni uku.

Tottenham tana matsayi na biyar da maki 60 kuma tana da sauran wasanni biyar.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp