fidelitybank

Syria na buƙatar agajin gaggawa – MDD

Date:

Babban wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a Syria, ya yi gargadin matukar ana son lamura su daidaita a kasar, dole sai an kai wa Syria daukin gaggawa sakamakon yakin da ya daidaita kasar.

 

Geir Pedersen, ya shaida wa kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya cewa ba a kare yakin ba, duk da cewa an hambarar da mulkin Bashar al-Assad.

 

Ya yi misali da tashin hankali na baya-bayan nan tsakanin mayakan Kurdawa da kungiyoyin da Turkiyya ke mara wa baya a arewa maso gabashin kasar.

 

Ya ce “ana samun tashe-tashen hankula cikin makonni biyun da suka gabata, kafin a cimma yarjejeniyar tsagaita wuta wadda Turkiyya da Amurka suka jagoranta.

 

Yarjejeniyar ta kwanaki biyar ta kare, ina cike da damuwar abin da zai faru nan gaba,” in ji shi.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp