fidelitybank

Super Falcons za ta yada zango a Bogota gabanin wasan ta na kofin duniya – NFF

Date:

Tawagar Super Falconets ta Najeriya za ta kafa sansani a Bogota na kasar Colombia a ranar Lahadi, gabanin gasar cin kofin duniya ta mata ‘yan kasa da shekaru 20 na shekarar 2024.

Tawagar Chris Danjuma za ta zauna a babban birnin Colombia na tsawon makwanni biyu.

Falconets sun shafe makonni hudu a zangon farko na zangon karshe na su a Abuja inda suka yi wasannin sada zumunta.

“Ina so in gode wa NFF saboda shirya sansanin mako biyu a Colombia,” in ji kocin Danjuma na thenff.com.

“Wannan zai taimaka matuka wajen taimakawa kungiyar, saboda ‘yan wasan za su kara kaimi sosai tare da sanin abubuwan da suke kewaye da su kafin a fara gasar. Ina tabbatar muku da cewa za mu yi amfani da wannan damar da kyau.”

An fitar da Falconets ne domin karawa da Jamhuriyar Korea da Jamus da kuma Venezuela a matakin rukuni.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp